DARUSSA DAGA KALMAR ALLAH | EZEKIYEL 21-23

Mutumin da Ya Cancanta Ne Zai Yi Sarauta

Mutumin da Ya Cancanta Ne Zai Yi Sarauta

Yesu ne ya cancanci yin sarauta kuma hakan ya cika annabcin Ezekiyel.

  • Ge 49:10

    Daga wane zuriya ne Almasihun ya fito?

  • 2Sa 7:12, 16

    Sarautar wa za ta dawwama har abada?

  • Mt 1:16

    Daga ɓangaren waye ne Matta ya ambata zuriyar don ya nuna cewa Yesu ne ya cancanci yin sarauta?

Wane darasi ne ka koya daga Jehobah a yadda ya bi tsari mai kyau sa’ad da yake shirin Yesu ya zama sarki?